No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnan jihar Kebbi Alhaji Atiku Bagudu ya amince da biyan albashin watan Afrilu ga ma’aikatan gwamnati a jihar nan take.

Amincewar na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun muƙaddashin shugaban ma’aikatan Safiyanu Garba-Bena kuma aka rabawa manema labarai a Birnin Kebbi ranar Juma’a.

KU KUMA KARANTA: Gwamnatin Yobe ta ware miliyan 73 don ciyar da masu azumi a watan Ramadan

Ya ce an yi hakan ne domin baiwa ma’aikatan gwamnati da ‘yan fansho damar gudanar da bukukuwan Sallah mai zuwa cikin sauƙi.

A cewar muƙaddashin shugaban ma’aikatan, tuni bankunan suka fara sakin sanarwar albashi ga ma’aikata kamar yadda gwamnan ya bayar.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

1 COMMENT

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...