No menu items!

Sample Page Title

Date:

Zan ci gaba da yin takarar Gwamnan Kano har sai na yi nasara – Sheikh Ibrahim Khalil

Daga Jameel Lawan Yakasai

Ɗan takarar gwamnan Kano a jamʼiyyar ADC 2023, Malam Ibrahim Khalil ya ce zai ci gaba da yin takarar gwamna a jihar Kano har sai ya cimma burinsa.

Ya bayyana haka ne a zantawarsa da manema labarai, bayan da yan siyasa ke ci gaba da shiga jami’iyyar ta ADC.

KU KUMA KARANTA: Zan yi haɗaka da sabuwar jam’iyyar ADC don a kayar da Tinubu, amma ba zan fice daga jam’iyar PDP ba – Sule Lamiɗo

Sheikh Khalil wanda ya taɓa yin takarar gwamnan Kano sau ɗaya, da kuma takarar neman zama ɗan takara gwamna a baya, ya kasance cikin waɗanda suka fi samun ƙuri’u a zaɓen 2023, a bayan jam’iyyun NNPP da APC da kuma PDP.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...