No menu items!

Sample Page Title

Date:

Za mu ci gaba da haɓaka Uranium a ƙasar mu — Shugaba Pezeshkian na Iran

“Ba ma son yaƙi, kuma ba za mu sakankance ba, don ba mu da tabbacin tsagaita buɗe wuta ɗin nan, (idan aka kawo mana hari) za mu kare kan mu.

Haɓaka Uranium a ƙasarmu zai ci gaba a nan gaba a cikin tsarin dokokin duniya. Ƙarfin Nukiliyar mu yana cikin tunanin masana kimiyya, ba a cikin kayan aikinmu ba.

KU KUMA KARANTA: Sayyid Khamene’i ya sake naɗa manyan Malamai 3 a majalisar tsaron Iran

Shirin nukiliyar Iran yana ci gaba da gudana, kuma duk wani ikirari na cewa wannan shirin ya dakata, ba komai ba ne illa ƙarya. Mu a shirye muke da duk wani sabon matakin yaƙin soji da Isra’ila za ta yi, kuma za mu kai farmaki har can cikinta, Sojojin mu yanzu haka na cikin shiri sosai.” Inji shi

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...