No menu items!

Sample Page Title

Date:

Babbar kotun jiha da ke nan Kano ta sanya ranar 12 ga Fabrairu domin sauraron ƙarar da Sheikh Abduljabbar ya shigar yana ƙalubalantar hukuncin kisa da aka yanke masa.

Wani ɗalibin Malamin Musa San Turaki Fali daga jihar Bauchi ne ya shigar da ƙarar a madadin malamin.

Sai dai bayan zaman da aka yi a jiya litinin lauyan gwamnati ya nemi da a bashi lokaci domin nazartar ƙarar, yayin da shima lauyan wanda ya shigar da ƙarar ya nemi ƙarin lokacin.

Hakan ce ta sanya mai shari’ar bayan nazartar dukkanin ɓangarorin biyu ya sanya ranar 12 ga Fabrairu domin saurarar batun.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...