No menu items!

Sample Page Title

Date:

Hukumar INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf na NNPP a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Kano.

Hukumar Zaɓen mai zaman kanta ta Ƙasa ta bayyana ɗan takarar jam’iyyar NNPP Abba Kabir Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Kano da sanyin safiyar Litinin.

KU KUMA KARANTA: Jam’iyyun APC da NNPP sun umurci magoya bayansu da su tare a cibiyoyin tattara zaɓe a Kano

Abba ya doke babban abokin hamayyarsa na jam’iyyar APC, Nasiru Yusuf Gawuna, inda ya yi nasara da ƙuri’u 1,190 602 yayin da Gawuna ke biye masa da kuri’u 890,705.

Yanzu haka dai mutanen birnin Kano sun fara bayyana murnarsu bayan samun sakamakon.

3 COMMENTS

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...