No menu items!

Sample Page Title

Date:

Tsohon gwamnan jihar Lagos, Sanata Bola Ahmad Tinubu ya yi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon shugaban ƙasar Najeriya.

Ya kasance shugaban ƙasa na goma sha shida a jerin shugabannin ƙasar.

Ya yi alƙawarin yin biyayya a kundin mulkin Najeriya tare da yin aiki ba tare da nuna son zuciya ba.

Tinubu ya sanya hannu a takardar rantsuwar kama aiki.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

2 COMMENTS

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...