Gwamnatin Najeriya ta ce jami’an tsaron ƙasar za su haɗa gwiwar domin soma yin dirar mikiya kan mutanen da ke sanya dala ta yi tsada. Wannan...
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya saka hannu kan wata sabuwar doka wadda ta haramta wa jama’a ɓoye kayan abinci a jihar. Dokar ta haramta...
Daga Ibraheem El-Tafseer Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da a duba yiwuwar kafa rundunar ‘yansandan jihohi a ƙasar. Wannan dai na daga cikin batutuwan...
Hukumar Karɓar Koke-Koke da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), ta kai samame tare da rufe rumbunan ajiye kayan abinci biyar da...
Babu shakka bishiyar kwakwar manja na ɗaya daga cikin bishiyoyi a duniya masu cike da albarkatu kuma daga cikin waxannan albarkatun ne akwai mai wanda ke...
A ranar Alhamis ɗin da ta gabata ne babban bankin Najeriya, CBN, ya sha alwashin hukunta duk wani banki na kasuwanci da aka samu yana tara...