El-Rufai ya kai ƙarar Majalisar Dokokin Kaduna kotu Daga Idris Umar, Zariya Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El’rufai, ya maka majalisar dokokin jihar Kaduna...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wani ɗan cocin Seventh Day Adventist ya shigar yana neman a haramta gudanar...
Hukumar Alhazai ta, Ƙasa, NAHCON, ta sanar da tsawaita wa’adin rufe karɓar kuɗaɗen aikin Hajjin bana. Wata sanarwa da mataimakiyar daraktan sashin hulɗa da jama’a, Fatima...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce za a yi wa ma’aikatan Najeriya ƙarin albashi a wannan shekarar ta 2024. Shugaban ya ƙara da cewa “za...
Isra’ila da ƙungiyar Hamas mai rajin kare hakkin Falasɗinawa sun amince su tsawaita yarjejeiyar tsagaita zuwa karin kwana bakwai. Kazalika sojojin Isra’ila sun ce za a...
Jam’iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta shigar da ƙara gaban Kotun Ƙolin ƙasar inda take ƙalubalantar hukuncin kotun ɗaukaka ƙara da ya soke nasarar gwamna...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, (INEC), ta musanta janye ƙarar da ta shigar a kan ƙarar zaɓen gwamnan Kano da ake yi. Jaridar Vanguard to rawaito...
Kamfanin Mai na Najeriya (NNPCL) ya ƙaryata jita-jitar da ake yaɗa wa cewa yana shirye-shiryen ƙara farashin man fetur a kwanan nan. Kamfanin ya bayyana hakan...
Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta da wani shiri na ƙara haraji ko kuma ƙara wa ‘yan ƙasar kuɗinàà biyan haraji. Shugaban kwamitin shugaban ƙasa kan...
Daga Ibraheem El-Tafseer Za a iya cewa har yanzu tsugune ba ta ƙare wa ‘yan Najeriya ba, game da matsalar tattalin arziƙi da suke fuskanta. Wannan...