Tag: Zarginsa
-
Ya kashe mijin ƙanwarsa bisa zarginsa da bin mata
Wani mutum mai suna Iduh Hausa ya harbe sirikinsa har lahira, wato mijin ƙanwarsa, bisa zarginsa da cin amana tare da bibiyar matan banza, lamarin da ya abku a garin Umunede da ke ƙaramar hukumar Ika ta Arewa maso Gabas a jihar Delta. Lamarin wanda ya jefa al’ummar yankin cikin alhini, wata majiya ta ce…