Jami’an tsaron sa kai na gwamnatin Jihar Zamfara (CPG) sun yi wa Babban Limamin Masallacin Juma’a na garin Mada, Imam Abubakar Hassan, yankan rago. Wata majiya...
An tsinci gawar wata malamar sashen Biochemistry na Makarantar Kimiyyar Rayuwa ta Jami’ar Fasaha ta Tarayya (FUT) Minna a Jihar Neja, Dakta (Misis) Adefolalu Funmilola Sherifat da aka...
Wasu da ake zargin ’Yan Kalare ne sun yi wa wata mata mai ’ya’ya takwas yankan rago a garin Gwambe. Maharan sun shiga gidan Malama Aishatu...