Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC), ta ce za ta fara yajin aikin a duk faɗin ƙasar a ranar Larabar nan mai zuwa kan ƙarin farashin man...
Gwamnatin Tarayya ta ce ana ci gaba da tattaunawa da masu ruwa da tsaki kan yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyar da membobin ƙungiyar Likitoci ta...
Ƙungiyar Ma’aikatan filayen jiragen sama ta Najeriya sun rufe filin jirgin sama na Malam Aminua Kano da ke kano sakamakon yajin aikin da uwar ƙungiyar ta...
Gwamnatin Najeriya a ƙarƙashin ministan ƙwadago, Mista Chris Ngige, sun maka ƙungiyar malaman jami’o’in Najeriya wato ASUU ƙara a kotun ɗa’ar ma’aikata. A wata takardar da...
Wasu rahotanni sun bayyana da ke cewa gwamnatin Najeriya na duba yiwuwar soke ƙungiyar malaman jami’a ta ƙasar, wato ASUU idan ta ƙi janye yajin aikin...
Ƙungiyoyin ma’aikata biyu na jami’o’in gwamnati a Najeriya sun janye yajin aikin da suke yi bayan sun gana da Ministan Ilimi Adamu Adamu a yau Asabar....
Daga Fatima GIMBA, Abuja Malaman da ke ƙarƙashin ƙungiyar malaman kwalejojin ilimi (COEASU) sun dakatar da yajin aikin da suka shafe watanni biyu suna yi. An...