An tsinci gawar wani mutum da ba a san kowane ne ba yashe a kan titi a birnin Kano. An tsinci mutumin a kan titin zuwa...
Alfijir Labarai ta rawaito a safiyar wannan Litinin ɗin ce aka wayi gari da tsintuwar gawar wani mai gadi rataye a jikin lilon wata makarantar Firamare...
Dakarun ‘Operation Safe Haven’, (OPSH), sun gano gawar Arɗo na Pamyam, Adamu Idris-Gabɗo, wanda ya ɓace tun ranar 24 ga watan Satumba, yayin da yake kan...
An gano wani jinjiri ɗan wata bakwai mai suna Habibu da ransa sa’o’i 24 bayan wasu ‘yan bindiga sun harbe mahaifiyarsa har lahira a hanyar Pandogari...