Tag: Takobi
-
Hukumar DSS ta ƙwato makamai a jihohi daban-daban biyo bayan hare-haren siyasa a Kano
Ƙasa da sa’o’i saba’in da biyu a fara zaɓen 2023, hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bankado maɓoyar masu miyagun laifuka tare da ƙwato muggan makamai a wurare daban-daban a faɗin ƙasar nan ciki har da wata kadara da ke kan titin filin jirgin sama a karamar hukumar Nasarawa na jihar Kano. Jami’in hulɗa…