A ƙoƙarinta na kare rayuka da dukiyoyi Gombe, Hukumar Tsaron Farin Kaya (NSCDC) ta girke jami’ai 780 domin sintiri a Jihar Gombe a lokacin bukukuwan kirsimeti...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya ayyana ranar Laraba 19 ga watan Yuli 2023 a matsayin ranar ɗaya ga watan Muharram na sabuwar...
Gwamnatin tarayya ta bada hutu a ranaikun, Litinin 26 da talata 27 ga watan Disamban 2022 da kuma ranar Litinin 2 ga Janairun 2023 a matsayin...