Sign in
  • Home
  • Labari
  • Adabi
  • Kasuwanci
  • Rahoto
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Siyasa
    • Tattaunawa
  • Bidiyo
  • Wasanni
  • Sana’o’i
  • Kasashen Waje
  • Nishadi
Sign in
Welcome!Log into your account
Forgot your password?
Password recovery
Recover your password
Search
  • Sign in / Join
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
Neptune Prime Hausa
  • Home
  • Labari
  • Adabi
  • Kasuwanci
  • Rahoto
  • Ilimi
  • Kiwon Lafiya
  • Siyasa
    • Tattaunawa
  • Bidiyo
  • Wasanni
  • Sana’o’i
  • Kasashen Waje
  • Nishadi
Home Tags Rivers

Tag: Rivers

Nan da watanni 2 gwamnonin jihohin Rivers, Filato, Kano da Bayelsa za su koma APC — Arodiogbu Daga Jameel Lawan Yakasai Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na ƙasa (yankin kudu maso gabas), Ijeoma Arodiogbu, ya bayyana cewa gwamnonin jihohin Bayelsa, Rivers, Plateau da Kano za su sauya sheka zuwa jam’iyyar mai mulki cikin watanni biyu masu zuwa. A wata hira da jaridar Punch, Arodiogbu ya ce shirin sauya shekar ba zato ba ne ko jita-jita, illa dai wani abu da zai faru nan ba da jimawa ba. Ya kara da cewa jam’iyyar APC ba ta rufe kofa ga yiwuwar Gwamna Peter Mbah na Enugu da takwaransa Alex Otti na Abia su ma su koma APC ba. “Ina magana ne akan gwamnonin Bayelsa, Rivers, Plateau, Kano, ko dai Abia ko Enugu. Cikin watanni biyu masu zuwa, za ku ga sun shiga jam’iyyarmu a hukumance,” in ji shi. “A bayyane yake cewa Bayelsa na cikin lissafin nan — shi yasa na ambace ta. Game da Adeleke (Gwamnan Osun), ba zan iya bayar da tabbaci ba, amma na san yana ta yin wasu yunkuri.” Arodiogbu ya ce ‘yan siyasar adawa da ke kokarin hada kawancen jam’iyyun adawa domin fuskantar zaben 2027, burinsu kawai shi ne su fito a kafafen yada labarai, ba don mulki ko ci gaban kasa ba.

Nan da watanni 2 gwamnonin jihohin Rivers, Filato, Kano da Bayelsa...

Maryam Umar - July 1, 2025 0

Recent Posts

  • CBN ta ƙara adadin kuɗin da za a iya fitar wa a ATM zuwa N500,000 a kowane mako
  • A daina biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa da mutane – Christopher Musa
  • Badaru Abubakar ya yi murabus daga ministan tsaron Najeriya 
  • Tinubu ya nemi majalisa ta amince ya naɗa Janar Christopher Musa a matsayin sabon Ministan Tsaro
  • Tsaro: Gwamnan Kano ya ziyarci sansanin JTF a Tsanyawa da Shanono
  • Sojoji sun ceto mutune 7 da aka yi garkuwa da su a Kano 
  • Juyin mulkin Guinea Bissau ya fi min ciwo fiye da shan kaye a zaɓen 2015 – Jonathan
  • Matashi a Kano ya kashe abokin sa saboda yana yawan tashinsa Sallar Asuba
  • Shaikh Zakzaky ya miƙa saƙon ta’aziyya bisa ga rasuwar Shaikh Ɗahiru Bauchi
  • Rundunar ‘yansandan Kaduna ta gano alburusai 210 na ƙirar 7.56MM a hanyar Zariya zuwa Funtuwa

EDITOR PICKS

CBN ta ƙara adadin kuɗin da za a iya fitar wa a ATM zuwa N500,000 a kowane mako

CBN ta ƙara adadin kuɗin da za a iya fitar wa...

December 4, 2025
A daina biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa da mutane - Christopher Musa

A daina biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa da mutane –...

December 4, 2025
Badaru Abubakar ya yi murabus daga ministan tsaron Najeriya 

Badaru Abubakar ya yi murabus daga ministan tsaron Najeriya 

December 2, 2025

POPULAR POSTS

Kotu tayi watsi da ƙarar APC game da zaɓen Abba Gida...

April 18, 2023
EFCC ta bankaɗo sabuwar badaƙala kan Yahaya Bello

EFCC ta bankaɗo sabuwar badaƙala kan Yahaya Bello

September 26, 2024
Gwamnatin Kano ta karɓo bashi daga Faransa domin aikin ruwan sha

Gwamnatin Kano ta karɓo bashi daga Faransa domin aikin ruwan sha

September 26, 2024

POPULAR CATEGORY

  • Labarai3351
  • Labari1791
  • Ƙasashen Waje808
  • Laifi741
  • Tsaro317
  • 'Yansanda305
  • Siyasa280
  • Kotu182
  • Kasashen Waje163
ABOUT US
FOLLOW US
©