Tag: Ranar Alhamis
-
Yadda ‘yan yahoo suka yi garkuwa da abokin ta’asarsu kan kuɗin damfara
A ranar Litinin, 26 ga watan Disamban 2022, jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi ‘yan damfarar yanar gizo ne, waɗanda ake yiwa laƙabi da ‘yan yahoo, bisa laifin yin garkuwa da abokin aikinsu akan raba kuɗaɗen da suka samu harkarsu ta damfara da zamba cikin aminci. Mai…