Tag: Rage
-
Jami’ar jihar Taraba ta rage kuɗin makaranta da kashi 50
Gwamnatin jihar Taraba, ta sanar da rage kuɗin makaranta da kashi 50. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata takarda da magatakardar Jami’ar, Joseph U. Bibinu ya sanyawa hannu ya kuma fitar a ranar Laraba, 5 ga Yulin 2023. KU KUMA KARANTA: ‘Yan bindiga sun sace ɗaliban jami’ar Jos bakwai Hakan ya biyo bayan ziyarar…