Tag: Obaseki
-
Zai yi wahala Gwamnatin tarayya da jihohi su biya albashin ma’aikata daga watan Yuni – Obaseki
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya yi iƙirarin cewa zai yi wahala gwamnatin tarayya da na jihohi su biya albashin ma’aikatan gwamnati daga watan Yuni ba tare da an yi amfani da maƙudan kuɗaɗe ba ko kuma cire tallafin man fetur. Mista Obaseki, wanda ya bayyana hakan a Benin a yayin bikin ranar Mayu, ya…