Shugaban Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa, mahaifar Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Ganduje, ya sauya sheƙa daga jam’iyyar zuwa NNPP. Honorabul Ado Tambai Kwa da taimakinsa,...
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta yaba wa Kotun ƙoli bisa jajircewarta wajen tabbatar da adalci wajen tabbatar da zaɓen Gwamna Abba Yusuf a matsayin...
Jam’iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta shigar da ƙara gaban Kotun Ƙolin ƙasar inda take ƙalubalantar hukuncin kotun ɗaukaka ƙara da ya soke nasarar gwamna...
Jam’iyyar NNPP ta ce a shirye take domin yin haɗaka da kowace jam’iyyar adawa kamar yadda tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya buƙata. Muƙaddashin shugaban...
Jam’iyyar NNPP ta ce har yanzu Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Tarayya ba ta damƙa wa lauyoyinta ainihin kundin hukuncin kotun da ta ƙwace kujerar Gwamnan Kano...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ɗan majalisar wakilai, mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Jihar Kano, Mukhtar Umar Yarima, ya ƙwato kujerarsa a Kotun Ƙoli a ranar Asabar. Tun...
Kwamitin amintattu (BoT) na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta amince da rushe kwamitin ayyuka na (NWC) ƙarƙashin jagorancin Abba Kawu Ali. Legit Hausa ya...
Rikicin da ya dabaibaye shugabancin jam’iyyar ‘New Nigeria Peoples Party’ (NNPP) ya ɗauki sabon salo biyo bayan wani yunƙuri da ɓangaren Sanata Rabi’u Kwankwaso ya yi...
Yayin da rikicin jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, (NNPP) ke ƙara ta’azzara, masu ruwa da tsaki na ganin cewa Sanata Rabi’u Kwankwaso, ɗan takararta na shugaban...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Kano a ranar Juma’a ta yi fatali da ƙarar da jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) da ɗan takararta...