Tag: MSSN
-
MSSN ta yi ƙorafi ga gwamnatin Najeriya akan rubuce-rubucen jima’i a cikin littattafan ‘yan firamare
Ƙungiyar ɗalibai musulmi ta Najeriya (MSSN), ta bayyana damuwarta matuƙa kan sanya rubututtukan jima’i a cikin wasu litattafan firamare da sakandare da ake yaɗawa a Najeriya. Wasiƙar mai taken “Haɗa Jima’i da Luwaɗi a Littattafan Firamare da Sakandare na Najeriya: Barazana ga ɗabi’a da kai hari kan ɗabi’un al’adu/addini,” an aika zuwa ga ministan ilimi,…