Wata Kotu Majistare a Ado Ekiti fadar Jihar Ekiti ta haramta wa wani mutum yin magana da matarsa na tsawon mako biyu har sai sun sake...
Wani magidanci ya hallaka matarsa saboda taliyar yara a yankin Olota da ke ƙaramar hukumar Alimosho a Jihar Legas. Ana zargin magidancin ya yi wannan aika-aika ne...
Rundunar ’yan sandan jihar Borno ta kama mijin marigayiya Fatima Alhaji Bukar da wasu da ba a san ko su wane ne ba suka kashe ta...
Wata mata ‘yar shekara 25 mai suna Ruqayya Mukhtar a ranar Alhamis ta shaida wa wata kotun Shari’a da ke zamanta a Rigasa, Kaduna cewa mijinta...
Wani ɗan kasuwa Chuka Emmanuel a ranar Alhamis ya maka matarsa Jane a gaban wata kotun gargajiya da ke Jikwoyi Abuja bisa zargin auren sirri. Mista...
Wani Fasto da ke shigar da ƙarar saki mai suna Lucky Omoha ya roƙi wata kotun gargajiya da ke Nyanya da kada ta raba aurensa saboda...