Wasu manoma a jihar Gombe na ɗaukar matakan da ba a saba gani ba na kare amfanin gonakinsu sakamakon ƙaruwar satar amfanin gona. Yayin da wasu...
Domin rage tsadar rayuwa sakamakon janye tallafin man fetur, gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, a ranar talata ya raba motocin bas guda 80 da motocin...
Manoman da ke kan titin Maiduguri- Damboa-Biu da ke wajen birnin Maiduguri a ranar Alhamis sun yi ƙira ga sojoji da su sake duba lokacin da...
Wata babbar tawagar gwamnatin jihar Gombe ƙarƙashin jagorancin mataimakin gwamnan jihar, Manasseh Daniel Jatau, ta ziyarci masarautar Kaltungo domin samar da zaman lafiya tsakanin Fulani makiyaya...
‘Yan bindiga sun kashe aƙalla manoma tara a Unguwar Danko kusa da ƙauyen Dogon Dawa a yankin Birnin Gwari a Jihar Kaduna, kamar yadda jaridar Daily...
Shugaban karamar hukumar Wase a jihar Filato, honourable Dakta Ado Buba, ya bayyana cewa gwamnatin sa zata siyo bindigogi domin raba wa kungiyoyin sa kai na...