’Yan bindiga sun sace Hakimi da manoma 2 a Kaduna ’Yan bindiga sun yi garkuwa da Hakimin Tunburku, Malam Ashiru Sherehu da ke Ƙaramar Hukumar Giwa...
Mutum 5 sun jikkata a rikicin manoma da makiyaya a Jigawa Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa, ta tabbatar da jikkatar mutum biyar a wani rikici tsakanin...
Wasu manoman tumatur a ƙaramar hukumar Bagwai ta jihar Kano, sun koka kan yadda tsutsa ke lalata musu amfanin gona. Manoman sun ce sun yi asarar...
Gwamnatin Kebbi ta ɓullo da shiri na musamman domin raba man fetur kyauta ga manoman rani da nufin sauƙaƙa musu yin wahalar noma a jihar. Kwamishinan...
Daga Maryam Umar Abdullahi An buɗe makarantun firamare da ke rufe tsawon shekaru a yankin saboda dalilai na matsalar tsaro. Manoma 16 sun shaƙi iskar ’yanci...
’Yan bindiga sun sace manoma 11 a yankunan Achimbi da Gumanyi da ke Kwaku a yankin Kuje a Abuja. Wani mazaunin Achimbi, Yunusa Aliyu, ya ce...
Mutane 2 ne suka mutu yayinda wasu 8 suka jikkata a wani rikici tsakanin manoma da makiyaya a ƙaramar hukumar Suru ta jihar Kebbi, Daily trust...
Wani rikici da ya ɓarke tsakanin makiyaya da manoma ya yi ajalin manoma 10 da makiyaya 2 a ƙauyen Jenuwa na ƙaramar hukumar Takum a jihar...
Wasu manoma a yankin garin Chilo da ke ƙaramar hukumar Akko ta Jihar Gombe, sun koka kan yadda makiyaya ke kaɗa dabbobinsu cikin dare suna cinye...
Aƙalla mutum huɗu ne suka mutu a wani hatsarin kwale-kwale a ƙaramar hukumar Awe da ke jihar Nasarawa. Aminiya ta gano cewa kwale-kwale da ke jigilar manoman...