Tag: Malaman Firamare
-
Gwamnatin Kaduna ta dawo da malaman firamare 1,288 da ta kora
Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da a dawo da Malaman firamare 1,288 da aka kora daga aiki a watan Yunin 2022 bayan kammala jarrabawar tantancewa. Hajiya Hauwa Mohammed jami’ar hulɗa da jama’a ta hukumar kula da ilimin bai ɗaya ta jihar Kaduna SUBEB ce ta bayyana hakan a wata sanarwa da ta fitar a Kaduna…