Tag: Majalisar Ɗinkin Duniya
-
Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta yi Allah wadai da harin Isra’ila a Rafah
Ƙungiyar Tarayyar Afrika AU ta yi Allah wadai da shigar sojojin Isra’ila kudancin Rafah a zirin Gaza, tana kira ga ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa su tsayar da “wannan mummunan yaƙi da ya ƙi ci – ya ƙi canyewa.” Shugaban na AU Moussa Faki Mahamat “ya yi kakkausar suka kan yadda yaƙin ya tsallaka zuwa mashigar…
-
Bai dace a sake yin wani yaƙi da Gabas ta Tsakiya da duniya ba – Guterres
Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres ya yi gargaɗi ga ƙasashen duniya ranar Lahadi game da faɗawa cikin babban rikici, inda ya gabatar da jawabi ga Kwamitin Tsaron na Majalisar kan harin da Iran ta kai wa Isra’ila a ƙarshen mako. “Bai dace yankin (Gabas ta Tsakiya) da ma duniya su sake tsunduma…
-
Ya zama dole a amince da haƙƙin Falasɗinawa na kafa ƙasarsu – Majalisar Ɗinkin Duniya
Daga Ibraheem El-Tafseer Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres ya ce ya zama dole kowa ya amince da ‘haƙƙin Falasɗinawa na kafa ƙasarsu. Mista Guterres ya bayyana haka ne a taron ƙungiyar ƙasashen ‘yan ba ruwanmu da aka yi a Kampala babban birnin Uganda. Ya ce duk wani ƙin amincewa da samar da…
-
Sama da rabin jama’ar Sudan na buƙatar agajin jinƙai – MƊD
Kusan watanni bakwai bayan soma yaƙi tsakanin sojojin Sudan da kuma rundunar RSF, rikicin ya sa sama da rabin jama’ar ƙasar na buƙatar agajin jinƙai, wanda hakan ya sa ake fargabar za a iya sake shiga halin da aka shiga a lokacin yaƙin Darfur shekaru 20 da suka gabata. “Abin da ke faruwa yana da…
-
An kashe ma’aikatan Majalisar Ɗinkin Duniya 64 a Gaza
Hukumar Majalisar Ɗinkin Duniya mai kula da ‘yan gudun hijirar Falasɗinawa, (UNRWA) ta bayyana cikin baƙin ciki cewa ma’aikatanta 64 ne suka rasa rayukansu a Gaza a rikicin Isra’ila da Hamas. Hukumar ta ƙara da cewa wani abin takaicin shi ne, ɗaya daga cikin ma’aikatan da aka kashe harda ɗaukacin iyalinsa da suka haɗa da…