Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta bayyana Gwamna Hope Uzodinma na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Imo da aka gudanar a jiya...
Hukumar INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf na NNPP a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Kano. Hukumar Zaɓen mai zaman kanta ta Ƙasa ta bayyana...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bayyana Bola Ahmed Tinubu, ɗan takarar jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa da...
Atiku Abubakar, ya yi nasara a ɗaya daga cikin rumfunan zaɓe da ke cikin gidan gwamnatin jihar Kaduna. Atiku ya kayar da ɗan takarar shugaban ƙasa...