Wani bincike da ‘Mujallar The Lancet’ ta yi, ya nuna cewa, yawan al’ummomin kasashen duniya zai ci gaba da raguwa har zuwa karshen wannan ƙarni. Binciken...
Wani ɗalibin jami’ar jihar Gombe da ke zangon karatu na ƙarshe mai suna Abubakar Muhammad, ya rasu yayin da yake tsaka da rubuta jarrabawar kammala makarantar. Ɗalibin dai...
Daga Ibraheem El-Tafseer Physiotheraphy Hausa, ta kawo labarin wani magidanci wanda ya haɗu da larurar shanyewar ɓarin jiki, labarin abin tausayi ne matuƙa. Ga yadda labarin...
Daga Ibraheem El-Tafseer A jamhuriyar Nijar sojojin ƙasar sama da 10 ne suka rasa rayukansu yayin wasu hare-hare biyu da ‘yan bidiga suka kai a yankin...
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sha alwashin ci gaba da korar Malamai daga aikin gwamnati tare da ruguza gine-ginen da ba sa bisa ƙa’ida har...
Mataimakin gwamnan jihar Kano kuma APC, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya taya zabaɓɓen gwamnan jihar, Engr. Abba Kabiru Yusuf murnar nasarar da yayi na lashe zaɓen...
Ɗan takarar jam’iyyar NNPP mai wakiltar mazaɓar Kano ta kudu, Abdurrahman Kawu Sumaila, ya doke Sanata mai ci, Kabiru Gaya na jam’iyyar APC kuma ya jawo...