Tag: Karfi
-
Girgizar ƙasa mai karfin gaske ta kashe mutane 296 a Maroko
Sama da mutane 296 ne suka mutu sakamakon girgizar ƙasa mai ƙarfin awo 6.8 a Maroko, in ji jami’ai. Yawancin waɗanda suka mutun an ce sun kasance a yankunan da ke da wahalar isa a kudancin Marrakech. Girgizar ƙasar ta auku ne da sanyin safiyar Asabar – inda ta yi ɓarna a gine-gine a manyan…