Daga Ibraheem El-Tafseer Da safiyar ranar Talata ne, labarin rasuwar fitacciyar jaruma a masana’antar Kannywood, Hajiya Saratu Giɗaɗo (Daso) ya karaɗe kafafen sadarwa. Hakan ya sa...
Bayan ce-ce-ku-ce, Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sake zama da daraktoci da furdusoshi da jarumai da sauran masu ruwa da tsaki a Kannywood don tsaftace...
’Yan Kannywood da dama musamman ma fitattun jarumai da daraktoci da furudososhi sun sa kafa sun shure gayyatar da Hukumar Hisbah ta yi musu domin tattaunawa...
A yau litinin ne Hukumar Hisbah ta jihar Kano za ta yi zamanta da ’yan Kannywood da ta gayyata zuwa ofishinta. Gayyatar da Hisba ta yi...
Daga Ibraheem El-Tafseer A wayewar ranar Laraba ne aka tashi da labarin rasuwar fitacciyar jarumar Kannywood, Hajiya Binta Ola Katsina. Rahotanni sun tabbatar da cewa, Hajiya...
Fitaccen jarumin Kannywood, Abdullahi Shuaibu wanda aka fi sani da Karkuzu ya makance kuma yana fama da rashin lafiya. Jarumin, wanda aka yaɗa bidiyonsa a shafukan...
A halin yanzu dai masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood a Arewacin Najeriya na cikin jimamin rashin ɗaya daga cikin ma’abotanta. Allah ya yi wa Aminu...
Daga Saleh INUWA, Kano Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, furodusa kuma darakta Rukayya da akafi sani da Dawayya ta buɗe wani katafaren kantin sayar da kayayyaki a...
Sani Musa Danja jarumi ne kuma mawaƙi, haifaffen jihar Kano. An haife shi ne a watan Afrilun 1973 kuma yana ɗaya daga cikin tsofaffi kuma fitattun...
Daga Saleh Inuwa, Kano Mansurah ga Tinubu; Zan yi maka kamfen da jinina, kyauta, in ka ceto fasinjojin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna, da har yanzu...