Tag: Iyaye
-
Iyayen ‘yan makarantar Yauri da ke hannun masu garkuwa da mutane sun fara tara kuɗin fansa naira miliyan 100
Iyayen ragowar ɗalibai ‘yan mata 11 da aka yi garkuwa da su a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke garin Yauri a Jihar Kebbi, sun shiga wani shiri na tara kuɗin fansa Naira miliyan 100 domin a sako ‘ya’yansu. A ranar 17 ga watan Yunin 2021 ne aka sace ɗalibai sama da 80 a lokacin da…