Farfesa Mahmood Yakubu, Shugaban jukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), ya ce kiran da jam’iyyar Labour (LP) da PDP suka yi na yayi murabus...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta ɗage tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na 2023 a ɗakin taro na ƙasa da ke Abuja. Kwamishinan...
Wasu masu kaɗa kuri’a a Ozubulu da ke ƙaramar hukumar Ekwusigo a Anambra, sun ba da kansu a matsayin jami’an wucin gadi na hukumar zaɓe mai...
Shahararren malami kuma Daraktan Makarantar Tunanin Zamantake da Siyasa ta Abuja, Dokta Sam Amadi, a ranar Alhamis ya nuna damuwarsa kan sanarwar da kotun koli ta...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane takwas da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka haɗa da mallakar katin zaɓe na dindindin...
Kwana uku kafin rufe yin rajista gabanin zaben 2023, ’yan Najeriya da dama da shekarunsu suka kai na zabe a Arewacin Najeriya ba su yanki katin...