Daga Maryam Umar Abdullahi Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya ta dakatar da wani jami’inta mai suna Mr Fred Ogboji, wanda ke kula da ƙaramar...
Daga Maryam Umar Abdullahi Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, ta cire jami’iyyar PDP a jerin jami’iyyun da za su shiga zaɓen da za...
Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta bayyana Gwamna Hope Uzodinma na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Imo da aka gudanar a jiya...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, (INEC), ta musanta janye ƙarar da ta shigar a kan ƙarar zaɓen gwamnan Kano da ake yi. Jaridar Vanguard to rawaito...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC, ta ce Kwamishinan zaɓe na Adamawa da aka dakatar, (REC) Yunusa Ari, ya ɓace ɓat ba a san...
Bayan dakatar da tattara sakamakon zaɓen Adamawa, ‘yar takarar jam’iyyar APC, Sanata Aisha Binani Ɗahiru, ta shigar da ƙara a gaban babbar kotun tarayya da ke...
Jam’iyyar PDP ta yi ƙira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC da ta dawo da tattara sakamakon zaɓen gwamnan Adamawa tare da bayyana...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta bayyana ranar da za a sake gudanar da zaɓukan jihohin Kebbi da Adamawa. Mista Rotimi Lawrence Oyekanmi,...
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wata mata mai shekaru 53 da haihuwa, wadda ake zargin an same ta da tarin kayan zaɓe da aka...
“‘Yan uwana ‘yan Nigeria Ina matukar ƙasƙantar da kai duba da zaɓe na da ku kayi na zama shugaban ƙasa na 16 na ƙasarmu abin ƙaunarmu....