Tag: Fitacciyar
-
Dawowar fitaccen ɗan bindigar nan Ɗanƙarami, ya firgita mazauna yankin Zamfara
Rahotanni sun bayyana cewa ɗaruruwan ‘yan ta’adda ƙarƙashin jagorancin wani fitaccen ɗan bindiga mai suna ‘Ɗanƙarami’ sun yi ƙaura daga Zamfara zuwa yankunan da ke tsakanin ƙananan hukumomin Safana da Batsari a jihar Katsina. Mazauna ƙauyen sun ce ‘yan ta’addan na tserewa daga farmakin da sojoji ke kai wa a Zamfara. An ce sun yi…