Gwamnatin Filato ta ce wasu ’yan bindiga da ke addabar al’umomin karamar hukumar Wase da ke jihar sun mika mata bindigoginsu ƙirar AK47, bayan wata tattaunawar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar kare ‘yancin Musulmi a Najeriya (MURIC) ta zargi gwamnanatin jihar Filato da nuna wariya da ƙyama ga al’ummar Musulmi saboda rashin sanya...
’Yan sanda a sun cafke mutanen da ake zargi sun kitsa hare-hare da kashe-kashen kwanan nan a ƙananan hukumomin Mangu, Bokkos da Barikin Ladi na Jihar...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta kama mutum uku da ke cikin wani gungun masu ɗauke da bindigogi da ya kai hare-hare a jihar Filato...
Adadin mutanen da aka kashe a jerin hare-haren da ‘yan bindiga suka kai jihar Filato da ke tsakiyar Nijeriya ya ƙaru zuwa kusan 200, kamar yadda...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumomin tsaro su yi duk mai yiwuwa su cafko maharan da suka kashe mutane 115 a Jihar Filato. A ranar...
Gwamnan Jihar Filato Caleb Mutfwang ya koka kan cewa ƴan ta’adda sun shafe shekara biyar suna mamaye makarantu a ƙaramar hukumar Barkin-Ladi ba tare da an...
Adadin waɗanda suka mutu a hare-haren da aka kai a ƙarshen mako a jihar Filato ya ƙaru zuwa 113, in ji wani jami’i a ranar Litinin,...
Jami’an tsaro a Najeriya sun bayyana yadda suka kama wasu ‘yan bindiga da ake zargin su da hannu a sace ɗaliban Jami’ar Jos da ke arewa...
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Filato, Okoro Julius-Alawari, ya bayar da umarnin a buɗe dukkanin sakatariyar ƙananan hukumomi 17 na jihar, watanni biyu bayan rufe su. Idan...