Tag: Dage
-
El-Rufai, Soludo, Sanusi sun dage kan cire tallafin man fetur
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da takwaransa na Anambara, Charles Soludo, sun buƙaci gwamnatin tarayya da ta kawo ƙarshen tsarin tallafin man fetur wanda ya yi illa ga tattalin arziƙin Najeriya. Gwamnonin sun yi wannan ƙiran ne a ranar Talata a Abuja yayin wani taron tattaunawa a kan manufofin “Yadda Najeriya za ta iya Gina…