Tag: Cike gurbi
-
Yau ce ranar zaɓen cike gurbi da raba gardama a jihohi 26 na Najeriya
Daga Maryam Umar Abdullahi An hana zirga-zirgar ababen hawa har zuwa shida na yamma a jihohin da za a yi zaɓen. A yau Asabar Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ke gudanar da zaɓukan raba-gardama da kuma na cike giɓi na kujerun majalisun tarayya da kuma na jihohi a 26 a ƙasar. Za a gudanar da…