Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnati mai ci ba za ta zargi gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari da ƙalubalen da take fuskanta bayan...
Wata babbar kotun tarayya a Najeriya ta yi watsi da ɗaukaka ƙarar buƙatar sako bayanan kadarorin tsofaffin shugabannin Najeriya, da suka haɗa da Goodluck Jonathan da...
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Boss Mustapha, ya musanta ba da izinin biyan Dala miliyan 6.2 ga masu sanya ido kan harkokin zaɓe na ketare. Boss Mustapha...
A wani faifan bidiyo da ya bayyana an ji yadda Shararren Malamin addinin musulunci, Bello Yabo ya yi wa tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari Raddi game...
Fitaccen mai kwarmata bayanai game da zargin cin hanci da rashawa a Najeriya, Mahadi Shehu ya yiwa tsohon shugaban Najeriya Muhammad Buhari zagin tsamar nama a...
Gwamnatin Tarayya ta ce za a jinkirta buɗe sabbin jami’o’in da gwamnatin da ta shuɗe ta amince da kafa su. Ministan Ilimi, Tahir Mamman ne ya...
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana kaɗuwarsa kan juyin mulkin da ya kifar da gwamnatin Mohammed Bazoum a jamhuriyar Nijar. Tsohon shugaban ƙasar, ya ce...
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya zargi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da gazawa wajen daƙile ayyukan ta’addanci, yana mai cewa tsohon shugaban ya yi...
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya koma gida Daura a jihar Katsina bayan ya shafe shekaru takwas yana shugabancin Najeriya. Buhari, da matarsa Aisha da ‘ya’yansa,...
Tsohon shugaban ƙasar Najeriya Muhammadu Buhari ya tashi zuwa filin taro na Eagle Square, inda za a gudanar da bikin rantsar da shugaban ƙasar, domin zuwa...