Tag: Ƙarin
-
Za mu nemi ƙarin kujerun hajji a shekara mai zuwa – NAHCON
Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa adadin musulmin da suka nuna sha’awar zuwa aikin hajjin 2023 amma ba su samu sun tafi ba, saboda adadin kujeru dubu 95,000 da aka baiwa ƙasar ya nuna lallai akwai buƙatar samun ƙari a shekara mai zuwa. Shugaban Hukumar NAHCON, Zikrullah Hassan ne ya bayyana haka a…