No menu items!

Sample Page Title

Date:

Sheikh Saleh Al-Humaid ne zai jagoranci huɗubar Arfa na bana

Daga Jameel Lawan Yakasai

Masarautar Saudiya ta sanar da nadin Sheikh Saleh bin Abdullah Humaid a matsayin limamin da zai jagoranci Hudubar Arfa ta bana, tare da jagorantar sallah a masallacin Al Namirah, a ranar 9 ga Zul Hijjah.

KU KUMA KARANTA: Saudiyya ta hana Sheikh Gumi shiga ƙasar domin aikin Hajji

Sheikh Saleh Al Humaid mai shekaru 76, shi ne babban limamin masallacin Haramin Makkah, kuma ya shafe shekaru 43 yana limanci a masallacin.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...