No menu items!

Sample Page Title

Date:

Shararran malamin addinin musulunci a Najeriya, kuma babban limamin masallacin Abuja, Farfesa Ibrahim Maƙari ya karɓi bakuncin Ibrahim Hamisu, wanda akafi Sani da baƙin balarabe a gidan shi dake Abuja.

A cikin satin nan ne dai idan baku manta ba Neptune Hausa ta kawo muku labarin Baƙin Balarabe daya ɗauko hanya daga Katsina a raƙumi, da niyyar zuwa Abuja domin yi ma Farfesa Ibrahim Makari barka da Shan-ruwa.

Daga bisani, mun samu labari cewa Farfesan ya dakatar dashi cewa ya hawo mota, duba da matsalolin rashin tsaro da ake fama dasu a Najeriya.

A rahoton da muka samu dai, Baƙin Balarabe ya samu ƙyakkawar tarba daga Sheikh Ibrahim Makari, inda ya bashi masauki tare da yi mashi rakiya zuwa babbar majalissar ƙasa.

2 COMMENTS

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...