No menu items!

Sample Page Title

Date:

Real Madrid ta karrama Abderrahim wanda ya rasa iyayensa a girgizar ƙasa a Marocco

Daga Jameel Lawan Yakasai

An karrama Abderrahim Ouhida, mai shekara 16 a filin wasa na Santiago Bernabéu, kafin fara wasan Real Madrid da Espanyol a ranar Asabar, a gasar La Liga ta kasar Sifaniya.

Abderrahim Ouhida, ya rasa mahaifansa, da yan uwansa mata biyu, da kakansa, bayan faruwar wata girgizar kasa da ta faru a kasar Morocco a watan Satumbar 2023.

KU KUMA KARANTA: Real Madrid ta lashe kofin Laliga a karo 36

Tun faruwar lamarin, Madrid ta dauki nauyin kula da shi, har ma ya samu damar kasancewa a karamar kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid.

A gefe guda kuma, Real Madrid ta dauki nauyin karatunsa domin ganin ya samu rayuwa mai inganci kamar kowa..

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...