No menu items!

Sample Page Title

Date:

Lauyoyin waɗanda hare-haren Isra’ila suka faɗamawa a Gaza sun shigar da ƙara a Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ICC da ke birnin Hague na Netherlands.

Wakilin jama’ar Gaza a kotun ICC wato Gilles Devers da wasu mutum huɗu da suka masa rakiya domin kai korafin sun bayyana cewa Isra’ila ta aikata laifukan yaƙi a kan Gaza waɗanda suka haɗa da kisan kare-dangi.

Isra’ila ta kashe sama da mutum 11,180 a Gaza waɗanda akasarinsu yara ne tun daga 7 ga watan Oktoba.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...