No menu items!

Sample Page Title

Date:

Kotu ta ba da umarnin kama tsohon Shugaban hukumar zaɓe, Farfesa Muhmud Yakubu

Daga Jameel Lawan Yakasai

Wata kotun tarayya dake zaman ta a Osogbo dake jihar Osun ta bawa babban Sifeton ƴan sanda Nijeriya Kayode Egbetokun umarnin kama tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC Farfesa Mahmud Yakubu kan abinda ta ambata da raina kutu.

Wannan na zuwa ne bayan da farfesa Yakubu Mahmud ya rubuta takardar barin aikin bayan karewa wa’adin a shugabancin hukumar.

KU KUMA KARANTA: Shugaban hukumar zaɓe ta ƙasa INEC Mahmood Yakubu ya sauka daga kujerarsa 

Tun da fari dai Jam’iyyar Action Alliance ce ta shigar da kara gaban kotun domin kalubalantar hukumar zaben da shugabanta Farfesa Yakubu, bisa kin yin amfani da hukuncin kotu kan karar mai lamba FHC/OS/CS/194/2024 wadda mai shari’a Funmilola Demi-Ajayi ta yanke.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...