No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga Ibraheem El-Tafseer

A jihar Kano, an saki fitattaccen ɗan siyasar nan Ɗanbilki Kwamanda bayan da wata kotun majistire ta bayar da belinsa.

Lauyan Ɗanbilki ya shaida wa BBC cewa an sake shi ne bayan ya cika sharuɗɗan belin da kotun ta gindaya masa.

KU KUMA KARANTA: Kotu ta aike da Ɗanbilki Kwamanda gidan gyaran hali a Kano

Tun da farko dai an gurfanar da Kwamanda ne bisa zargin yin wasu kalamai da kotun ta ce ka iya tunzura al’umma waɗanda suka shafi batun masarautun Kano.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...