No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnatin jihar Taraba, ta sanar da rage kuɗin makaranta da kashi 50. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata takarda da magatakardar Jami’ar, Joseph U. Bibinu ya sanyawa hannu ya kuma fitar a ranar Laraba, 5 ga Yulin 2023.

KU KUMA KARANTA: ‘Yan bindiga sun sace ɗaliban jami’ar Jos bakwai

Hakan ya biyo bayan ziyarar da gwamnan jihar, Dakta Kefas Agbu ya kai Jami’ar, inda ya bayyana batun rage kuɗin jami’ar da kashi 50.

Jami’ar ta ce za ta sake fitar da sabon kuɗin makarantar a takarda ta gaba.

Wasu bayanai sun nuna cewa; akwai ɗalibai dake biyan dubu tamanin (80) har zuwa dubu ɗari da hamsin (150), yanzu da wannan ragin hakan na nuni da cewa rabin abin da suke biya a baya za su biya.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

1 COMMENT

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...