No menu items!

Sample Page Title

Date:

Jami’an tsaro Sun Rufe iya kokin shiga gidan galadiman Kano

Daga Shafaatu Dauda Kano

An wayi gari da ganin jami’an tsaro a harabar gidan Galadiman Kano da ke unguwar Galadanci a karamar hukumar Gwale.

Rahotanni sun bayyana cewa tun cikin daren jiya Alhamis aka hangi jami’an yansanda sun rufe iyakokin gidan na Galadima.

KU KUMA KARANTA:Kwankwaso da Ganduje ku haƙura da rikicin siyasar nan haka domin ci gaban Kano – Kashim Shettima

Wannan na zuwa ne bayan da ake sa ran Sarkin Kano Muhammad Sunusi || zai raka Galadiman Kano, Mannir Sunusi, bayan na dashi kamar yadda al’adar masarautar Kano ta ke.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...