Jami’an tsaro Sun Rufe iya kokin shiga gidan galadiman Kano

0
133
Jami'an tsaro Sun Rufe iya kokin shiga gidan galadiman Kano

Jami’an tsaro Sun Rufe iya kokin shiga gidan galadiman Kano

Daga Shafaatu Dauda Kano

An wayi gari da ganin jami’an tsaro a harabar gidan Galadiman Kano da ke unguwar Galadanci a karamar hukumar Gwale.

Rahotanni sun bayyana cewa tun cikin daren jiya Alhamis aka hangi jami’an yansanda sun rufe iyakokin gidan na Galadima.

KU KUMA KARANTA:Kwankwaso da Ganduje ku haƙura da rikicin siyasar nan haka domin ci gaban Kano – Kashim Shettima

Wannan na zuwa ne bayan da ake sa ran Sarkin Kano Muhammad Sunusi || zai raka Galadiman Kano, Mannir Sunusi, bayan na dashi kamar yadda al’adar masarautar Kano ta ke.

Leave a Reply