No menu items!

Sample Page Title

Date:

Iyayen yara sun nemi ɗaukin Gwamnatin Kano akan Makarantar Sakandiren Kwakwaci da ta lalace

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Makarantar sakandire ta kwakwaci, guda ce daga cikin manyan makarantu a yankin karamar hukumar Fagge.

Bayan koken iyayen yaran wannan yankin, wakilin Jaridar Neptune Prime a Kano, ya je wannan makaranta, sai dai wannan makaranta na cikin mawuyacin hali yanzu haka.

Makarantar ta zama mafakar ɓata gari, wanda suke shiga suke aikata shaye-shaye, da harkar sayar da kayan maye.

KU KUMA KARANTA:Gwamnatin Kano ta rufe wasu rumfuna

Wasu kuma suna shiga suna kashi a ciki, al’ummar wannan yanki da iyayen dalibai sunyi kira ga Gwamnatin Kano da ta kai agajin gaggawa wannan makaranta,

Domin wajen na barazana ga tarbiyya yara, a gefe guda kuma suna bukatar gyara azuzun domin yara su sami isasshen muhalin karatu.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...