No menu items!

Sample Page Title

Date:

Aƙalla Falasɗinawa 165 Isra’ila ta kashe tare da raunata 280 a sa’o’i 24 da suka wuce, haka kuma akwai mutane da dama da suka maƙale a ƙarƙashin baraguzai sakamakon hare-hare da Isra’ila ta kai kan gidajen jama’a, kamar yadda Ma’aikatar Lafiya da ke Gaza ta tabbatar.

“Ƴan Isra’ila masu mamaya sun yi kisan kiyashi ga iyalai 14 a Zirin Gaza, inda suka kashe mutum 165 da raunata 280 a cikin sa’o’i 24 da suka gabata,” in ji ma’aikatar a wata sanarwa.

KU KUMA KARANTA: Isra’ila ta kashe farar hula bakwai a Gaza da Khan Younis

“Akwai mutane da dama da suka maƙale a ƙarƙashin baraguzai da kan tituna sakamakon masu aikin ceto sun kasa kaiwa a gare su,” in ji sanarwar.

Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman Abubakar
Maryam Sulaiman, ƙwararriyar ‘yar jarida ce mai kishin ƙasa, wacce ta sadaukar da kanta wajen kawo sauyi a cikin al’umma ta hanyar fahimta da daidaita rahotanni.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...