No menu items!

Sample Page Title

Date:

Hukumar KAROTA a Kano ta gargaɗi masu kai wa jami’anta farmaki

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Hukumar Kula da Zirgar-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano, KAROTA, ta gargaɗi direbobin da ke kai wa jami’anta farmaki yayin gudanar da ayyukansu akan tituna.

KU KUMA KARANTA:Jami’an tsaro sun hana mu gawarwakin ‘yan’uwanmu da Sojoji suka kashe a Abuja – Mabiya Shi’a

Shugaban Hukumar, Injiniya Faisal Mahmud Kabir, ya yi wannan gargaɗin a cikin sanarwa da Kakakin Hukumar, Abubakar Ibrahim Sharaɗa ya aike wa tashar Dala FM Kano, a ranar Laraba, 9 ga watan Afrilun 2025.

Sanarwar na zuwa ne bayan wani farmaki da wasu mutane cikin baburin Adai-daita Sahu suka kai wa jami’an na KAROTA yayin da suke tsaka da aikinsu a kan hanyar zuwa Gidan Zoo .

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...