No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnatin Najeriya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda 9 a faɗin ƙasar

Daga Jameel Lawan Yakasai

Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya sanar da hakan ranar Laraba, yayin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban ƙasa, bayan taron majalisar zartarswa ta ƙasa da shugaba Bola Tinubu ya jagoranta a Abuja.

KU KUMA KARANTA: Gwamnatin tarayya ta dakatar da samar da sabbin jami’o’i a ƙasar 

Ya ce jami’o’in da aka amince da su sun haɗa da:

Jami’ar Tazkiyah da ke jihar Kaduna
Jami’ar Leadership da ke babban birinin tarayya, Abuja
Jami’ar Jimoh Babalola a jihar Kwara
Jami’ar Bridget, Mbaise a jihar Imo
Jami’ar Greenland da ke jihar Jigawa
Jami’ar JEFAP a jihar Neja
Jami’ar Azione Verde da ke jihar Imo
Jami’ar Unique Open a Jihar Legas
Jami’ar American Open da ke Jihar Ogun

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...